Noble Quran » Hausa » Sorah At-Takwir ( The Overthrowing )
Choose the reader
Hausa
Sorah At-Takwir ( The Overthrowing ) - Verses Number 29
إِنَّهُ لَقَوْلُ رَسُولٍ كَرِيمٍ ( 19 )
Lalle ne shi (Alƙur'ãni) haƙƙan, maganar wani manzon (Allah) ne mai girma ga Allah.
وَلَقَدْ رَآهُ بِالْأُفُقِ الْمُبِينِ ( 23 )
Kuma lalle ne, yã gan shi a cikin sararin sama mabayyani.
وَمَا هُوَ بِقَوْلِ شَيْطَانٍ رَّجِيمٍ ( 25 )
Kuma shi (Alƙur'ani) bã maganar shaiɗani, wanda aka la'ana, ba ce.
Random Books
- Rayuwar Annabi Sallallahu Alaihi Wasallama A Lokacin Aikin Hajji-
Source : http://www.islamhouse.com/p/156193
- Qalubale Ga ‘Yan Shi’ah: TAMBAYOYI 70 Waxanda Ba Su Da Amsa-
Source : http://www.islamhouse.com/p/156354
- ALKUR'ANI MAI GIRMA Da Kuma Tarjaman Ma'anõninsa Zuwa Ga Harshen HAUSA-
Reveiwers : Malam Inuwa Diko
Translators : Abubakar Mahmud Gummi
From issues : Wuri Da Aka Tanada Musamman Don Buga AlRur'ani Mai Girma Na Mai Kula Da Masallatai Biyu Masu Tsarki Sarki Fahad
Source : http://www.islamhouse.com/p/597
- ALAKA TSAKANIN AHLUL - BAITI DA SAHABBAI-
Source : http://www.islamhouse.com/p/104600
- RUKUNAN IMANI-
Formation : عمادة البحث العلمي بالجامعة الإسلامية
From issues : موقع الجامعة الإسلامية بالمدينة المنورة
Source : http://www.islamhouse.com/p/593